
_____________________________________
*HON AMINU YUSUF ARDON JANGEBE(Dan isan Mafara) Member House of Assembly Zamfara state Rep Talata Mafara(south)*
*Alummar talata mafara ta kudu Lalle kunyi dacen wakili mai fada da cikawa, ya gabatar da abubuwa kala daban daban domin samarda cigaba ga alummar baki daya*
*Rabon ragunan layya*
*Bada tallafin kudade domin rage matsaloli cikin alummar sa*
*Samarda ruwan sha masu kyau domin talakawa su samu ruwa masu tsafta*
*Alummar talata mafara ta kudu suna kara rokon Allah Yakara baka dama da iko cigaba dai taiMakawa Alumma baki daya kamar yanda kasaba*
*👉A jihar Mu ta zamfara mun dace da gwamna adali kuma mai kaunar talaka DR BELLO MATAWALLEN MARADUN(Shattiman sokoto) Gwamnan jihar zamfara kuma Jagoran jamiyar APC a jihar zamfara*
*👉yankin garin talata mafara baki daya munxo a kara nafarko saboda mun samu mutun jajirtacce kuma mai kishin mu shiyasa muke tare dashi ko ina yaje HON AMINU YUSUF ARDON JANGEBE(Dan Isan Mafara) Dan majalisa mai halin dattako*
_______________
*Alummar garin TALATA MAFARA Cikin farin ciki da murna muna rokon Allah ubangiji ya Kara taimakon Mai girma Gwamna ✔DR BELLO MUHAMMAD MATAWALLE MARADUN(Shattiman Sokoto)Gwmana Mai tabbatar da aldalci Gwmana Mai kula da Alummarsa*
*✔HON.AMINU ARDO JANGEBE WAKILI Mai zama cikin Alummar sa Wakili Mai taimakon Alummar sa Wakili Mai tausayawa jama arsa Wakili Mai kokarin samarda yanci ga mutanen yankinsa*
*MUTANEN TALATA MAFARA TA KUDU namu baya wuce muyi maka Addu a*
Allah🙏ya taimakeka
Allah🙏 ya Kara baka nasara
Allah🙏 yakara Dora ka akan hanyar taimakon Alumma
Allah🙏 yakara tabbatar dakai kan gaskiya
Allah 🙏 yakareka daga sherin makiyanka
Allah 🙏yasan *manufofin ka akan talakawa ,Allah yakara taimakon ka ,Yakuma baka ikon cika alkawalin jama a dake kan ka*
*HON•AMINU ARDO JANGEBE MEMBER HOUSE OF ASSEMBLY Talata mafara south constituency*
*SAIDU SAMAILA NAKOWA*