BREAKING:FEDERAL GOVERNMENT SHUTS DOWN MOBILE TELECOMMUNICATIONS SERVICES IN ZAMFARA STATE

MEDIA ADVERTS
Media/News Company Nigeria Limited.

Insecurity

BREAKING:FEDERAL GOVERNMENT SHUTS DOWN MOBILE TELECOMMUNICATIONS SERVICES IN ZAMFARA STATE

The Nigerian Communications Commission (NCC) has directed all telecommunications providers to shut down services in Zamfara State from September 3, 2021. This, the telecoms regulator said became imperative to address rising insecurity in the State.

This came as the last move that may totally shut down every economic activity in the Zamfara as the State Governor, Bello Matawalle had last week announced the closure of all weekly markets in the state as part of measures to address the worsening security situation.

According to a letter addressed to the Chief Executive Officers of the telecoms companies, the decision is “to enable relevant security agencies to carry out required activities towards addressing the security challenges in the state.”

The letter titled “Re: Shutdown of All Telecom Sites in Zamfara State” was signed by the Executive Vice Chairman and Chief Executive Officer of NCC, Prof. Umar Danbatta.

“The pervading security situation in Zamfara State has necessitated an immediate shut down of all telecom services in the state from today, September 3, 2021,” the letter read in part.

In line with this requirement, NCC directed the operators “to shut down all sites in Zamfara State and any site(s) in neighbouring states that could provide telecommunications service in Zamfara State. The site shutdown is for two (2) weeks (September 03-17, 2021) in the first instance. Your urgent action in this regard is required,” the letter read.

While the directive was specific about Zamfara State, the reference to any other facilities in any site(s) in neighbouring states that could provide telecommunications service in Zamfara State, means that other states sharing boundaries with the state would be affected by the shutdown.

According to industry experts, a service signal from a cell tower could reach up to 45 miles away, depending on the technology of the cellphone network. Northwestern Zamfara shares boundaries with Sokoto, Kebbi, Niger, Kaduna, and President Buhari’s Katsina State. To achieve a total shutdown of service, the operators would also have to shut some of their sites in the neighbouring states as directed by the regulator.
The Nigeria Communications Commission(NCC) To shut Down All telecommunications sites in the state Zamfaa.

A letter Sent to the Commissions Indicates The decision was Made to Seize All networking sites in the state so as Criminals communication will totally Rundown that will support the Nigeria Troops Locate The bandits hideouts Zamfara state insecurity has become our Major problem that’s has totally leads to loss of innocent lifes in the state,Bandits are rampantly attacking every nook and cranny in the state.

The Pervading insecurity Situations in Zamfara state which Necessitated the Immediate shutdown of Telecommunications in the state,is under siege and also become a national issue to procure and proceed to end this calamity in the state.The state governor,Dr Bello matawallen maradun(Shattiman Sokoto)noted that”This has to be done In tackling the security tussle in zamfara i therefore call on Zamfara state people to bear with us,we all need peace shut down of The Telecommunications will credibly reduces the level of Communication by Informers with Bandits.

The Nigeria Communications Commission(NCC) has Assured The FG and zamfara state Government an Immediate Response to take Effect from yesterday 3rd September 2021,to stop and end this mannerless attacks by Bandits across Nigeria as the Nigeria army are contributing alot towards ensuring security in the state.

Media Adverts
Correspondent Zamfara state

SAKATAREN DA BA A TABAYIN TAMKARSA BA A GARIN TALATA MAFARA.

*Media Adverts*
*Media/News Company*

*SAKATAREN DA BA A TABAYIN TAMKARSA BA A GARIN TALATA MAFARA.*

*HON•IBRAHIM GARBA(Sakataren Talata Mafara)Bincike ya Nuna cewa ba a tabayin Jajirtaccen sakatare mai dagewa wajen Isar da Bukatatun Alumma ga mai Girma Gwamna.*

*Wakilin wannan ma’aikata ta Media Adverts📡(Ibrahim Abdullahi Bernat)ya rahoto cewa sakataren Yazama Tamkar Aljanna a garin na talata mafara saboda dinbin magoya baya dayake dasu,Saboda irin fadi tashi dayakeyi Domin ganin Ya kwato hakin alummar sa*

*Yakara Dacewa “Ibrahim Garba ya kasance Amana ga mai Girma Gwamnan jihar Zamfara Dr Bello Matawallen Maradun MON(Shattiman Sokoto)Jagoran jamiyar APC a jihar Zamfara,wanda hakan yasa dare da rana babban kudirinsa Ganin yanda tafiyar mai Girma gwamna zata samu cigaba,Yashedawa Alummar Garin Talata Mafara cewa su kara dagewa da addu akan Allah yakara taimakon mai girma gwamnan jihar zamfara yanda zai Kara bunkasa jihar ta samu tsaro ingantacce da kuma cigaba musamman a fanin tattalin arziki da bunkasa garin*

*Sakataren yabada misali da irin gine gine da gwamnatin mai Girma gwamnan jihar Zamfara tayi da kuma wadan da ake kai yanzu,ya nuna cewa tabbas ba karamin cigaba ne ba ga alumma dama gari baki daya kama daga •Gyaran assibitin garin,•Gyaran masarauta,•Gyaran Ginin ma aikatar local Government da sauran su ya yi nuni dacewa Mai Girma yana saurarar korafe korafen Alumma Domin A samar masu da muhimman abubuwan da suka fi bukata a yankunan su*

*Yace Mai Girma Gwamna Bayan jajantawa Alummar yakunan da suke fuskantar iftila’i haka ma Mai Girma gwamna ya umarci jami’an tsaro a jihar zamfara da sukara dagewa wajen kare rayukan alumma Domin tarwatsa duk wani mummunar manufa ta barayin suke dashi ga alummar jihar Zamfara*

*Yakara davewa Mai Girma Gwamnan jihar zamfara Ya Samar da cigaba daban daban a fanin ilimi,lafiya da tsaro a jihar domin talakawa su amfana cikin sauki matasa da tsofafi zai bada Kulawa wanjen samarda jagorori Masu aldalci kuma Mai kula Alumma,Matawalle yazama jagoranafarko da ya farfado da harkokin ilimi a jihar zamfara Yana bada kula sosai a fanin harkar Ilimi*

*Mai Girma Gwamna tabbas abun koyine kuma abun ayaba,muna godiya bisa irin namujin kokarin da kakeyi na ganin alummar jihar zamfara sun samu sukuni a kan matsalar tsaro da ta addabi alumma*

*Media Adverts📡yankin jihar zamfara Munyi shiri mutuka domin Isarda Sakonni da korafe korafen Alumma,domin Aji bukatun Su a taimaka masu,Sannan zamu kara dagewa wajen ganin Matasan mu Sun kara samu wayewa da kuma cigaba a fanin siyasa da sha’anin gwamnati*

*Media Adverts*
*Correspondent Zamfara state*

BAYA MAI GOYA MARAYU,FITATTCEN DAN SIYASA WANDA YA KWARE WAJEN TAIMAKON ALUMMA

*MEDIA ADVERTS*
*Media/News Campany Nigeria Limited.*

*BAYA MAI GOYA MARAYU,FITATTCEN DAN SIYASA WANDA YA KWARE WAJEN TAIMAKON ALUMMA*

*HON•ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA(Sadaukin Mafara)Special Adviser Commodity Board (S•A) ya zamanto cikin jerin mutanen farko saboda irin mu’amalarsa da mutane karkashin Jagorancin mai Girma Gwamnan jihar Zamfara.*

*A wata Ganawa Da Jagororin Kungiyar Mai Naira foundation Da suka hada da,DR•TIJJANI SULAIMAN,ALHAJI SHAFI’U BUHARI(BIG MAN) DA KUMA MUSTAPHA SABITU (DAN AMERICA) Sunyi Tambihin cewa,Babban mai Baiwa Mai Daraja Gwamnan jihar Zamfara shawara HON ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA(Sadaukin Mafara)Special Adviser Commodity Board*

*Alummar jihar zamfara Sun shedi Mai Naira cewa mutun ne mai kishin jama’a ga fara a ga dunbin halin jibantawa marassa karfi,A cikin tafiyar mai Daraja Gwamnan Jihar Zamfara,Tabbas Mai Naira ya zama sarkin yaki kuma fasihi wajen shiga kauyuka da birane Domin ganin Alumma Sun amfana da gwamnatin matawalle kama daga:Bada tallafin kudade,Gyaran wutar lantarki,Baida magani kyauta,Ginawa mabukata muhallin zama da kuma Samarda aikin yi ga matasa Wakilin Ma’aikatar yada labarai ta Media Adverts📡(Ibrahim Abdullahi Bernat)ya rahoto cewa jagororin kungiyar sun kara dacewa fadin jihar Zamfara ba a tabayin S•A mai farin jini,mai yawan alumma,masoya maza da mata kamar irin mai naira ba,Wanda ba komai ya janyo haka ba sai irin muradin shi na ganin a gina alumma,An taimaki matasa an Tabbatar da gaskiya da adalci a tsakanin jagorari da mabiyansu.*

*Alummar Jihar Zamfara tabbas suna alfahari salon irin taimakon Da Hon.Mai Naira yakeyi a garin na Talata mafara a karkashin jagorancin Gwamnatin mai girma Gwamnan jihar zamfara DR BELLO MATAWALLEN MARADUN(Shattiman Sokoto) Saboda yana taka muhimmiyar rawa wajen farfado da tattalin azikin da samarda cigaba kyauta a yankuna daban daban na jihar Zamfara*

*Wakilin Ma’aikatar yada labaran ta media Adverts📡Ya kara dacewa HON ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA(Sadaukin Mafara)Mai Baiwa Mai Girma Gwamnan jihar zamfara shawara yayi fice cikin alumma kuma yazama tauraron Duniya inda ko ina Alherinsa akefada*

*Jagora ne mai Nagarta kuma Amintacce hakan ne ya janyo Yaro da babban suna yabamasa saboda irin kokarin sa wajen kare hakkin alumma da taimakon marassa karfi,Sarakuna da Maluman Addini Tabbas yana basu kulawa fiye da duk wani dan siyasa dake garin Domin yana da ladabi da girmama na gaba dashi*

*Daga karshe jagororin Sunyi Addu a tareda Fataj Allah ubangiji yakara kawo zaman lafiya mai Dorewa a fadin jihar mu ta zamfara,kuma yakara taimakawa mai daraja gwamnan jihar Zamfara Wurin samarda cigaba ga wannan jiha ta Zamfara.*

*Media Adverts Correspondent Zamfara state……..*