BARAYI SUNA FICEWA DAGA JIHAR ZAMFARA SAKAMAKON LUGUDEN WUTAN DA SOJOJI KEYI MASU :INJI MAI NAIRA (S•A)

*MEDIA ADVERTS*
*Media/News Company Nigeria Ltd.*

*BARAYI SUNA FICEWA DAGA JIHAR ZAMFARA SAKAMAKON LUGUDEN WUTAN DA SOJOJI KEYI MASU :INJI MAI NAIRA (S•A)*

*HON•ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA (Sadaukin Mafara)Special Adviser Commodity Board,Ya ce Alamarin na ta addacin Kullun jamian tsaro suna samun gagarumar nasara akan yan ta adda da suka addabi Alummar Jihar zamfara musamman Alummar karkara a jihar,To amma cikin iyawar Allah,Karkashin Jagorancin Gwamnatin Matawalle Sojoji sun cigaba da yiwa barayi Luguden wuta har sun fara ficewa da kansu daga jihar.Gwamnatin Mai Girma Gwamna Matawalle ta samu takaitawa da kuma Dakile dukkanin Ta addanci a jihar zamfara*

*Babban mai Baida shawarar ya bayyana cewa,Gwamnan yakara jaddadawa Jami an tsaro cewa tabbas Bazamuyi kasa a gwiwa ba Domin ganin mun fitar da rayuwar Alummar mu daga fuskantar baraza da zama cikin dar dar Hakan yasa muka daukin matakin Fito na fito Da barayi, yan ta adda Hakama mai Daraja Gwamnan jihar Zamfara DR BELLO MATAWALLEN MARADUN(Shattiman Sokoto) ya shedawa Jami an Tsaro Sugiba da kashin Barayi karda a bari ko guda ya fita da ransa,Domin sun nuna su Ba zaman Lafiya ne tsarin su ba*

*SHA’ANIN TSARO A JIHAR ZAMFARA TABBAS YAZO KARSHE*

*Rufe Network a jihar Zamfara Tabbas yabada nasara Sosai wajen yakar yan Ta adda,ya yinda suka rasa hanyar isar da sakonin su inda suke fama da matsananciyar Yuwa,Hakan yakara bada gudunmuwa yayinda Sojoji suke ta fattakar su ba dare ba rana,Mai Girma Gwamna ya samu jinjina daga takwarorinsa gwamnoni da Gwamnatin tarayya bisa sabin tsarukan da ya bullo da su Domin ganin An fitar da alummar jihar zamfara daga cikin ukubar da yan bindiga suka saka jihar,Yau gashi Cikin iyawar Allah barayi da kansu suna gudu suna barin jihar Zamfara*

*Mai Naira yakara Shedawa Alummar jihar zamfara cewa tabbas yanzu munyi Gwamna wanda yasan makamar Aiki,Wanda baya Zalunci kuma baya Goyon bayan zalunci yana Nuna dumuwarsa da Rashin kwanciyar hankalinsa bisa irin yanda yan ta addan ke ragargazar alummar karkara,yace Abun ba karamar barazana bace saboda babu wanda zaiji dadi ankashin Alumma,Da wannan yayi kira ga alumma Da su cigaba da Addu’a Allah yakara kawo muna dawamammen zaman lafiya a jihar mu ta zamfara.*

*Daga Karshe Mai Naira Ya jinjinawa Gwamnan domin yace fasihi ne kuma Hazikin Gwamnan wanda yayi abun ayabamasa*

*Media Adverts Correspondent Zamfara state.*

BREAKING:TERRORIST ATTACK TROOP BASE IN ZAMFARA STATE KILLS 9 ARMIES,3 POLICE MEN WENT AWAY WITH ARMED FACILITIES.

Media Adverts
Media/News Company Ng Ltd.

BREAKING:TERRORIST ATTACK TROOP BASE IN ZAMFARA STATE KILLS 9 ARMIES,3 POLICE MEN WENT AWAY WITH ARMED FACILITIES.

Its been So hot In Zamfara state ahead couple days ago since the Shutdown of Telecommunications in zamfara state,Nigeria Army has destroy and Give sleepless Nights To the bandits in the state.

Terrorist Attack The Nigeria Army Base at the Dansadau Area of The Gusau Local Government,Open Fire shot 9 armies,And Other Police men,As reported The bandits went away with some The Troops Animations,Guns and other Armed Facilities.

Yesterday the Executive Governor of Zamfara state Dr Bello matawallen Maradun Noted that”The Nigeria has recorded Alot of Victory over The terrorist terrorizing the state that led to Death Of 1000 of The bandits as They Remain starving,Lack Peace and Conscience over the Total Shutdown Of Network in state. the incident of The attack was Very bad and condemnable,The State government will add more efforts to bring a frequent stop on all this Calamity.

zamfara state has reduced insecurity,Excess attacks has totally leads to Calmness and Happiness by All Zamfara state residents less loss of innocent lifes in the state,Bandits has been Killed so far no more rampant attacking every nook and cranny in the state.

The Attack is purely A symbol That bandits has Suffered,they are our weapons and Upset by the Current Steps taken by the federal Government,Zamfara state is no more under siege as federal Government Assured to Give all strength To Nigeria Army to issue and procure and end this calamity in the state,The state governor,Dr Bello matawallen maradun(Shattiman Sokoto)has already spoken earlier that He has taken Due processes So that bandits should surrender and enjoy their remaining days but Henceforth We will now deal with Them no more mercy As Troops has already Been killing them Some running away to leave the state.

The federal Government has taken The Emergency issues Of tackling the rampant killings of innocent lifes In the state and Promote Nigeria army To all affected areas In the state.

Media Adverts
Correspondent Zamfara state

BREAKING:BANDITS SET ABDUCTED KAYA SECONDARY STUDENTS FREE IN ZAMFARA STATE.

MEDIA ADVERTS
Media/News Company Nigeria Limited

BREAKING:BANDITS SET ABDUCTED KAYA SECONDARY STUDENTS FREE IN ZAMFARA STATE.

The abducted Kaya secondary School students of Zamfara State released today After Triple fire they Got By The Nigeria Army.

The Executive Governor Of Zamfara state Received the Students Today at Zamfara state Government House in his remarks Quoted that “This is surely A symbol of Zamfara state Is no more under siege As bandits Due to The option less Situation they are Released Abducted Students A very competent source disclose that the state government Received the students no one missing or Injured.

It was gathered that the bandits attacked the Secondary Abduct the Students ,Its a new dawn As the Federal And Government now Focus to Ensure everlasting peace in the state Zamfara.

“The Governor added that Earlier The bandits Demands for millions of Naira As Ransom to release the Students whom we declined their offer And decide To user Military mighty power to Fight Banditry across every part of Zamfara state”

One of the students, who spoke on behalf of his colleagues, said, “We are Most great full by the efforts of The Zamfara state Government as the Bandits finally released all of us, and Also pray For more Peace and For The Governor success.

Zamfara State Government Has no time to please or pay any amount because (bandits) in Zamfara state its finally The Troops are ready to escavate every Suspicious parts or level to Ensure no more bit of bandits In our dear state said they will kill all of Them within the next week,Its Quite so important as finally the bandits release the Abducted Students.

Media Adverts we here by Commend The level of Professionalism The Executive Governor of Zamfara state is Subjecting To ensure All bandits Flush away from the State and We also congratulates the Released students And their realatives.

Media Adverts Correspondent Zamfara state.