*PDP REP HAS CONDEMN THE RECENT ATTACKS BY ARMED BANDITS AT ANKA LOCAL GOVERNMENT AREA*

*MEDIA ADVERTS*
*Media/News Company Nigeria Limited*

*(PRESS STATEMENT)*

*PDP REP HAS CONDEMN THE RECENT ATTACKS BY ARMED BANDITS AT ANKA LOCAL GOVERNMENT AREA*

*HON KABIRU YAHAYA CLASSIC (Member House Of Assembly Representing Talata Mafara/Anka federal constituency)Condemn the fresh attack by bandits Yesterday at Anka,that Results loss of innocent lifes.*

*The member while Addressing the newsmen noted that”Its so sad as bandits are Planning to take over Our lands,End peace and Harmony among our people meanwhile indicates that Anyone indulge into this Condemnable Practice will surely not go unpunished,we are going to show out boldness to eradicates this calamity and misconception in the state*

*Classic also remarks that the incident That occurred yesterday which affected,Tugar Dan ajiya community,barayar Zaki kungwar Danya is inhuman and unacceptable as Terrorist keep Terrorizing villages,communities and Farmlands on daily basis which has totally reflected total lost of life’s,Economy and order in the state,our people are mainly Farmers and business people that do business across the capital markets in the state,due to the insecurity all business opportunities are wasted*

*The member Who also Blast the APC Government whom he Reflects as a Government that doesn’t care about the protection of Life and Property of its People and Call on the executive Governor of zamfara state Dr Bello Matawallen Maradun to stick to his campaign promises manipulate them and Do The right thing Add more confidential care and concern to all zamfara state citizens.*

*The Senior Legislative Assistant Aliyu Mu’azu tasked All zamfara residents to be more vigilant and pray full may God bring and end to this rocking insurgency in zamfara state,Disclosed that terrorists, insurgents, kidnappers and other criminal elements In the state will surely be drived away from zamfara state if Matawalle led Administration Remains more Focus and Serious for School children to maintain peace full education in the state ,Farmers that hardly go to their farms for fear of being attacked They will return to their various farms for plusive farming that will support the state economy. Food insecurity looms action has to be taken we must end this calamity by God grace in the state*

*He explained that Zamfara state is under siege bandits and terrorist are terrorising the the communities and villages ever day and night Zamfara and its people have come a long way,suffering from Killings and Kidnappings*

*Classic finally Condoles with the family of those that lost their life’s in and Also morns with all Zamfara Residents over loss of millions innocent life’s in zamfara state.*

*Media Adverts Correspondent.*

*HON ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA MAFARA(Sadaukin Mafara)SPECIAL ADVISER COMMODITY BOARD*

*MAI NAIRA FOUNDATION IN SUPPORT OF BELLO MATAWALLEN MARADUN CONTINUITY 2023*

*SAKON B*HON ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA MAFARA(Sadaukin Mafara)SPECIAL ADVISER COMMODITY BOARD*

*Special Adviser commodity Board yana mika sakon barka da jumua zuwa ga daukacin alummar jihar zamfara baki daya tareda fatan allah ubangiji yakara kawo alheri a cikin wannan rana mai albarka ta jumua*
*Kullun babban burin mai Naira Alumma su Amfana,yana taimakon Marayu,yan Bada kulawa wajen magance matsololin da harkar Ilimi take fuskanta*

*DR BELLO MATAWALLEN MARADUN(Shattiman Sokoto) Jagoran jam’iyar APC muna Rokon Allah ya mai maita muna kai saboda kanada Amana kuma jagora abun biya kake*

*Alummar jihar ZAMFARA bakidaya na Godiya da salon wakilcinka Saboda kana taka muhimmiyar rawa ga Alummar jihar zamfara a ma’aikatar ka ,domin kana kula Alumma a duk sanda suka zo wurin kawo korafin su fatan Mu kullun Allah🙏 yakara yimaka jagoranci•*

*Mai Naira special Adviser Commodity Board yayi shiri tsaf domin inganta Rayuwar talakawa A fadin jihar zamfara baki daya domin dama aikin sane samarda da cigaba ga alummar baki daya*

*Mai Naira Ya Samar da tsare tsare iri daban daban domin talakawa su amfana cikin sauki musamman a bangaren ilimi,matasa da tsofafi*

*Mai Naira mutun na farko a jagororin talata mafara da ke yaki dare darana domin nasarar matawalle a garin*

*Taimakon Alumma shine babban burin Mai Naira kamar dai yanda jama’A suka sani*

*Mai girma gwamna ya bamu jagora Mai aldalci kuma Mai kula Alumma Shine mutun nafarko da ya farfado da harkokin ilimi a garin talata mafara Yana bada kula sosai a fanin harkar Ilimi*

*A koda yaushe burin sa ganin talakawa kowa yasamu inyanci*
*Alummar garin mafara hankalin Mu ya kwanta zuwanka jagora adali kuma Mai gaskiya.

Saidu Samaila Nakowa

KANTOMAN KARAMAR HUKUMAR MULKIN TALATA MAFARA YA DAGE WAJEN GANIN YA TAKAITA MATSALOLIN RASHIN TSARO A YANKIN.

MEDIA ADVERTS
Media/News Company Nigeria Limited.

KANTOMAN KARAMAR HUKUMAR MULKIN TALATA MAFARA YA DAGE WAJEN GANIN YA TAKAITA MATSALOLIN RASHIN TSARO A YANKIN.

HON•DAHIRU MAI YARA MAFARA(Sole Administrator Talata Mafara)Yagana Da hukumomi daban daban Da suka shafi kare rayukan Alumma da dukiyoyin su.

Kantoma Dahiru Mai Yara da yakasance Jigo kuma Kwararen dan Siyasa mai Burin ganin Talaka cikin walwala da annashuwaa Yacigaba da karbar Kungiyoyi daban daban na fadin garin Talata mafara Domin Tattaunawa dasu Domin Sanin Abunda suke Bukata Domin A taimakesu da kayan aiki Don su cigaba da bada Gudunmuwarsu wajen samarda zaman lafiya mai Dorewa a tsakanin Alummar mu.

Kumgiyoyin da suka hada da:.
•Hukumar Sojoji
•Hukumar Yan sanda
•Kungiyar yan Kasuwa
•Kungiyar Yan Hisba
•Hukumar kulada hanyoyi
•Kungiyar Yan sakai
Da sauran su.
Inda yayi Zama da kungiyoyin Domin Yakara basu dukkanin Goyon baya Domin gudanar da Ayyukan su.

Mai Yara ya bayyana cewa”Karamar Hukumar mulkin Talata Mafara Babu ware a cikin mu Dukkanin mu yan gida daya ne saboda haka Dole mu dage wajen kare hakki da kuma Dukiyoyin alummar mu,yakara dacewa Tabbas Gwamnatin Mai Girma Gwamnan jihar Zamfara,Dr Bello muhammad Matawallen Maradun tayi shiri na gaske Domin Ciyarda jihar Zamfara gaba,hakan yasa Gwamna yayi magana akan bude makaratu Domin Yara maza da mata so sukoma makarantunsu Domin Ilimi Shine Gimshikin Alumma.

Yayi nuni dacewa Alummar Garin Talata Mafara karda suyi kasa a gwiwa Wurin Kai kokarefe korefen su Domin ya isarda dukkanin Korafe korefen su Ga mai Girma Gwamnan jihar Zamfara DR•BELLO MATAWALLEN MARADUN(Shattiman Sokoto).

Inda yakara mika Sakon Godiya Ga daukacin Alumma,Kwansu da kwarkwata bisa irin Goyon baya da yake samu daga alumma matasa,yara harma da tsofafi..

Mai Yara ya jaddada cewa Tabbas Zai yi Iya bakin kokarin sa wajen tabbatar da adalci a tsakanin alummar mu tareda kwatanta gaskiya wurin Ganin Alumma ta kowane bangare sun Amfana da wannan gwamnati Mai Albarka gwamnatin Matawalle.


Saidu Samaila Nakowa