ZABE MAI ZUWA ALUMMAR TALATA MAFARA ZASUYI RUWAN KURI’U GA H.E BELLO MATAWALLE INJI:LIMAMIN JAM’IYAR APC A GARIN TALATA /MAFARA

*MAI NAIRA FOUNDATION IN SUPPORT OF BELLO MATAWALLEN MARADUN CONTINUITY 2023*

*ZABE MAI ZUWA ALUMMAR TALATA MAFARA ZASUYI RUWAN KURI’U GA H.E BELLO MATAWALLE INJI:LIMAMIN JAM’IYAR APC A GARIN TALATA /MAFARA*

*HON ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA MAFARA(Sadaukin Mafara)SPECIAL ADVISER COMMODITY BOARD*

*Special Adviser commodity Board Jiya ya shedawa Mai girma Gwamnan jihar zamfara cewa alummar garin talata mafara sunyi shiri tsaf domin kada kuri’un su kwansu da kwarkwatar su ga Mai Girma Gwamna matawalle,Yace daukacin alummar jihar zamfara baki daya suna tareda Mai Girma Gwamnan jihar Bisa irin alamomin da ya nuna akan shi jagorane mai Kishin Alumma,mai Kishin Addini da sauransu.

*Mai Naira yace Alumma su Amfana,Da wannan Gwamnati mai Albarka yayinda matasa maza da mata sun Samu abunyi karkashin program na taimakon Marayu,Bada kulawa wajen magance matsololin da harkar Ilimi take fuskanta*

*DR BELLO MATAWALLEN MARADUN(Shattiman Sokoto) Jagoran jam’iyar APC Gwamna na farko mai kokarin ganin ya rayarda jaha.

*Alummar jihar ZAMFARA bakidaya na Godiya da salon wakilcinka Saboda kana taka muhimmiyar rawa ga Alummar jihar zamfara a ma’aikatar ka ,domin kana kula Alumma a duk sanda suka zo wurin kawo korafin su fatan Mu kullun Allah🙏 yakara yimaka jagoranci•*

*Mai Naira special Adviser Commodity Board yayi shiri tsaf domin inganta Rayuwar talakawa A fadin jihar zamfara baki daya domin dama aikin sane samarda da cigaba ga alummar baki daya*

*Mai Naira Ya Samar da tsare tsare iri daban daban domin talakawa su amfana cikin sauki musamman a bangaren ilimi,matasa da tsofafi*

*Mai Naira mutun na farko a jagororin talata mafara da ke yaki dare darana domin nasarar matawalle a garin*

*Taimakon Alumma shine babban burin Mai Naira kamar dai yanda jama’A suka sani*

*Mai girma gwamna ya bamu jagora Mai aldalci kuma Mai kula Alumma Shine mutun nafarko da ya farfado da harkokin ilimi a garin talata mafara Yana bada kula sosai a fanin harkar Ilimi*

Saidu Samaila Nakowa

WATA KYAUTAR SAI (HON KABIRU YAHAYA CLASSIC

*ALIYU MU’AZU FOUNDATION In Support Of HON KABIRU YAHAYA CLASSIC CONTINUITY PDP 2023*

*WATA KYAUTAR SAI (HON KABIRU YAHAYA CLASSIC)*

*Dan Majalisa Mai Wakiltar Talata Mafara da Anka ya Gwangwaje Wasu jarumai kuma yan Amana mai yiwa Alumma Hidima.*
*Hon Aliyu Mu’azu (Senior Legislative Assistant)*
*Hon Mai Soda*
*Hon lukman Morai*

*Acikin yan majalisu wakilai A abuja Kabiru Classic ya za ma mutun mai dinbin tarihi da Kyakyawar mu’amala a tsakanin sa Da Alummarsa,Hakan ne babbar nasarar Sa a siyasa da yasa Alumma garin talata Mafara da Anka basu gajiya wajen Bashi dukkanin wani Goyon baya.*

*Classic yayi kira ga alummar garin talata mafara da anka da su zama masu godewa Allah bisa ni imomin da yayi masu su tsaya nan inda Allah ya niimta su a jamiyar PDP Allah shi zai kara bashi nasara cikin sauki 2023,Wannan kalami na Dan majalisar tabbas yakara Masa magoya baya sosai a fadin jihar Zamfara da kuma wasu tsaruka da ya bullo dasu na taimakon Alumma ta fanin karatu,kiyon Lafiya Samarda Aikin yi ga matasa da sauran su*

*Tabbas Zamu Kira Hon Kabiru Yahaya Classis Jajirtaccen Dan Siyasa mai Fada da cikawa Saboda alummar talata mafara da anka suna bada sheda akan ka kai mutun ne mai taimako kuma mai kaunar duk wani masoyin Taimakon Alumma*

*Abaka kyauta cikin girmamawa da mutuntawa da murmushi da fara a wannan sai classic hakan yasa bashikada makiya kuma komai nasa yanayi ne domin Allah*

*Hon kabiru yahaya classic lalle wakilcinka nagari kuma nagartacce a garin talata mafara dare darana kana aiki domin samarda da nasara irin yanda ka maida taimakon alumma aikin ka na kullun kullun*

*HON KABIRU YAHAYA CLASSIC muna yimaka Fatan alheri Agareka Allah Ubangiji yakara yimaka muwafaka Allah yakara darajaka kuma yakara daukaka*

*Nagartattun Halayen ka koda yaushe suke kara maka farin jini da soyayyar Al, umma. Burinsa har kullun shine yaga Al,ummarsa cikin Farinciki da nishadi. Allah ya cigaba da baka ikon sauke nauyinda kekanka na wannan Matsayi*

*Tabbas Akwai Kyakkyawar Mu’amala Ga Halaye Masu Dimbin Yawa Abun Koyi Atattate dashi bazakasan Da Hakanba Sai Ka kusantoshi Alokacin zaka Tabbatar da Maganata*

*Babban Mataimaki na Musamman Acikin Siyasar Hon Kabiru Yahaya Classi,Alhaji Aliyu mu’azu muna yimaka fatan allah yakara baku nasara,Allah ya sanya alheri*

*Aliyu mu’azu barka da kokari*

*Saidu Samaila Nakowa*
*Secretary of the Foundation*

BREAKING:ZAMFARA STATE TO REGAIN ALL TELECOM SITES-GOVERNOR BELLO MATAWALLE.

MEDIA ADVERTS
Media/News Company Nigeria Limited.


BREAKING:ZAMFARA STATE TO REGAIN ALL TELECOM SITES-GOVERNOR BELLO MATAWALLE.

Recently At the Zamfara All Progressive Congress APC state Congress Today at the State capital Gusau, the executive Governor Dr Bello Matawalle while addressing The public Stated that he will request for Zamfara state reopen of all its Telecom sites. Meanwhile Confide that his Led Administration Will Directs the Nigeria Communications Commission(NCC) To Reopen All telecommunications sites in the state Zamfara.

Notes that His Government will Assure the Commissions that Zamfara state has Surely succeed in eradicating Banditry and poverty reduction in the sate As a results of that the Nigeria Troops has Contributed Alots as they Locate Several hide outs of bandits In Zamfara state And finally End their lifes in misery.

The Pervading insecurity Situations in Zamfara state Has end and Now our our people sleep with their two eyes closed.which Necessitated the reopen of all Telecommunications in the state.

The state governor,Dr Bello matawallen maradun(Shattiman Sokoto)noted that”This has to be done In tackling the security tussle in zamfara i therefore call on Zamfara state people to bear with us By God willing Zamfara will regain its network On Tuesday all Telecommunications will credibly Be opened.

The Nigeria Communications Commission(NCC) has Assured The zamfara state Government an Immediate Response to take Effect from yesterday 3rd September 2021 and now Zamfara state Has Direct the reopen of the network as the state regain its peace Troops has stop and end all mannerless attacks by Bandits across Nigeria as the Nigeria army are contributing alot towards ensuring security in the state.

Matawalle led Administration has Reduce the level of Killings and Still on the due process to end insurgency,as we pray may this recent processes of reopening network will surely be a great development for the Good people of Zamfara state.

Media Adverts
Correspondent Zamfara state