

*MEDIA ADVERTS*
*Media/News Campany Nigeria Limited.*
*BAYA MAI GOYA MARAYU,FITATTCEN DAN SIYASA WANDA YA KWARE WAJEN TAIMAKON ALUMMA*
*HON•ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA(Sadaukin Mafara)Special Adviser Commodity Board (S•A) ya zamanto cikin jerin mutanen farko saboda irin mu’amalarsa da mutane karkashin Jagorancin mai Girma Gwamnan jihar Zamfara.*
*A wata Ganawa Da Jagororin Kungiyar Mai Naira foundation Da suka hada da,DR•TIJJANI SULAIMAN,ALHAJI SHAFI’U BUHARI(BIG MAN) DA KUMA MUSTAPHA SABITU (DAN AMERICA) Sunyi Tambihin cewa,Babban mai Baiwa Mai Daraja Gwamnan jihar Zamfara shawara HON ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA(Sadaukin Mafara)Special Adviser Commodity Board*
*Alummar jihar zamfara Sun shedi Mai Naira cewa mutun ne mai kishin jama’a ga fara a ga dunbin halin jibantawa marassa karfi,A cikin tafiyar mai Daraja Gwamnan Jihar Zamfara,Tabbas Mai Naira ya zama sarkin yaki kuma fasihi wajen shiga kauyuka da birane Domin ganin Alumma Sun amfana da gwamnatin matawalle kama daga:Bada tallafin kudade,Gyaran wutar lantarki,Baida magani kyauta,Ginawa mabukata muhallin zama da kuma Samarda aikin yi ga matasa Wakilin Ma’aikatar yada labarai ta Media Adverts📡(Ibrahim Abdullahi Bernat)ya rahoto cewa jagororin kungiyar sun kara dacewa fadin jihar Zamfara ba a tabayin S•A mai farin jini,mai yawan alumma,masoya maza da mata kamar irin mai naira ba,Wanda ba komai ya janyo haka ba sai irin muradin shi na ganin a gina alumma,An taimaki matasa an Tabbatar da gaskiya da adalci a tsakanin jagorari da mabiyansu.*
*Alummar Jihar Zamfara tabbas suna alfahari salon irin taimakon Da Hon.Mai Naira yakeyi a garin na Talata mafara a karkashin jagorancin Gwamnatin mai girma Gwamnan jihar zamfara DR BELLO MATAWALLEN MARADUN(Shattiman Sokoto) Saboda yana taka muhimmiyar rawa wajen farfado da tattalin azikin da samarda cigaba kyauta a yankuna daban daban na jihar Zamfara*
*Wakilin Ma’aikatar yada labaran ta media Adverts📡Ya kara dacewa HON ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA(Sadaukin Mafara)Mai Baiwa Mai Girma Gwamnan jihar zamfara shawara yayi fice cikin alumma kuma yazama tauraron Duniya inda ko ina Alherinsa akefada*
*Jagora ne mai Nagarta kuma Amintacce hakan ne ya janyo Yaro da babban suna yabamasa saboda irin kokarin sa wajen kare hakkin alumma da taimakon marassa karfi,Sarakuna da Maluman Addini Tabbas yana basu kulawa fiye da duk wani dan siyasa dake garin Domin yana da ladabi da girmama na gaba dashi*
*Daga karshe jagororin Sunyi Addu a tareda Fataj Allah ubangiji yakara kawo zaman lafiya mai Dorewa a fadin jihar mu ta zamfara,kuma yakara taimakawa mai daraja gwamnan jihar Zamfara Wurin samarda cigaba ga wannan jiha ta Zamfara.*
*Media Adverts Correspondent Zamfara state……..*

