*HON ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA MAFARA(Sadaukin Mafara)SPECIAL ADVISER COMMODITY BOARD*

*MAI NAIRA FOUNDATION IN SUPPORT OF BELLO MATAWALLEN MARADUN CONTINUITY 2023*

*SAKON B*HON ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA MAFARA(Sadaukin Mafara)SPECIAL ADVISER COMMODITY BOARD*

*Special Adviser commodity Board yana mika sakon barka da jumua zuwa ga daukacin alummar jihar zamfara baki daya tareda fatan allah ubangiji yakara kawo alheri a cikin wannan rana mai albarka ta jumua*
*Kullun babban burin mai Naira Alumma su Amfana,yana taimakon Marayu,yan Bada kulawa wajen magance matsololin da harkar Ilimi take fuskanta*

*DR BELLO MATAWALLEN MARADUN(Shattiman Sokoto) Jagoran jam’iyar APC muna Rokon Allah ya mai maita muna kai saboda kanada Amana kuma jagora abun biya kake*

*Alummar jihar ZAMFARA bakidaya na Godiya da salon wakilcinka Saboda kana taka muhimmiyar rawa ga Alummar jihar zamfara a ma’aikatar ka ,domin kana kula Alumma a duk sanda suka zo wurin kawo korafin su fatan Mu kullun Allah🙏 yakara yimaka jagoranci•*

*Mai Naira special Adviser Commodity Board yayi shiri tsaf domin inganta Rayuwar talakawa A fadin jihar zamfara baki daya domin dama aikin sane samarda da cigaba ga alummar baki daya*

*Mai Naira Ya Samar da tsare tsare iri daban daban domin talakawa su amfana cikin sauki musamman a bangaren ilimi,matasa da tsofafi*

*Mai Naira mutun na farko a jagororin talata mafara da ke yaki dare darana domin nasarar matawalle a garin*

*Taimakon Alumma shine babban burin Mai Naira kamar dai yanda jama’A suka sani*

*Mai girma gwamna ya bamu jagora Mai aldalci kuma Mai kula Alumma Shine mutun nafarko da ya farfado da harkokin ilimi a garin talata mafara Yana bada kula sosai a fanin harkar Ilimi*

*A koda yaushe burin sa ganin talakawa kowa yasamu inyanci*
*Alummar garin mafara hankalin Mu ya kwanta zuwanka jagora adali kuma Mai gaskiya.

Saidu Samaila Nakowa

KANTOMAN KARAMAR HUKUMAR MULKIN TALATA MAFARA YA DAGE WAJEN GANIN YA TAKAITA MATSALOLIN RASHIN TSARO A YANKIN.

MEDIA ADVERTS
Media/News Company Nigeria Limited.

KANTOMAN KARAMAR HUKUMAR MULKIN TALATA MAFARA YA DAGE WAJEN GANIN YA TAKAITA MATSALOLIN RASHIN TSARO A YANKIN.

HON•DAHIRU MAI YARA MAFARA(Sole Administrator Talata Mafara)Yagana Da hukumomi daban daban Da suka shafi kare rayukan Alumma da dukiyoyin su.

Kantoma Dahiru Mai Yara da yakasance Jigo kuma Kwararen dan Siyasa mai Burin ganin Talaka cikin walwala da annashuwaa Yacigaba da karbar Kungiyoyi daban daban na fadin garin Talata mafara Domin Tattaunawa dasu Domin Sanin Abunda suke Bukata Domin A taimakesu da kayan aiki Don su cigaba da bada Gudunmuwarsu wajen samarda zaman lafiya mai Dorewa a tsakanin Alummar mu.

Kumgiyoyin da suka hada da:.
•Hukumar Sojoji
•Hukumar Yan sanda
•Kungiyar yan Kasuwa
•Kungiyar Yan Hisba
•Hukumar kulada hanyoyi
•Kungiyar Yan sakai
Da sauran su.
Inda yayi Zama da kungiyoyin Domin Yakara basu dukkanin Goyon baya Domin gudanar da Ayyukan su.

Mai Yara ya bayyana cewa”Karamar Hukumar mulkin Talata Mafara Babu ware a cikin mu Dukkanin mu yan gida daya ne saboda haka Dole mu dage wajen kare hakki da kuma Dukiyoyin alummar mu,yakara dacewa Tabbas Gwamnatin Mai Girma Gwamnan jihar Zamfara,Dr Bello muhammad Matawallen Maradun tayi shiri na gaske Domin Ciyarda jihar Zamfara gaba,hakan yasa Gwamna yayi magana akan bude makaratu Domin Yara maza da mata so sukoma makarantunsu Domin Ilimi Shine Gimshikin Alumma.

Yayi nuni dacewa Alummar Garin Talata Mafara karda suyi kasa a gwiwa Wurin Kai kokarefe korefen su Domin ya isarda dukkanin Korafe korefen su Ga mai Girma Gwamnan jihar Zamfara DR•BELLO MATAWALLEN MARADUN(Shattiman Sokoto).

Inda yakara mika Sakon Godiya Ga daukacin Alumma,Kwansu da kwarkwata bisa irin Goyon baya da yake samu daga alumma matasa,yara harma da tsofafi..

Mai Yara ya jaddada cewa Tabbas Zai yi Iya bakin kokarin sa wajen tabbatar da adalci a tsakanin alummar mu tareda kwatanta gaskiya wurin Ganin Alumma ta kowane bangare sun Amfana da wannan gwamnati Mai Albarka gwamnatin Matawalle.


Saidu Samaila Nakowa

ZAMFARA PDP ACCUSE GOVERNOR BELLO MATAWALLE OF NEGLECTING ZAMFARA STATE FOR NIGER BOXING MATCH.

MEDIA ADVERTS
Media/News Company Nigeria Limited.

(PRESS STATEMENT)

ZAMFARA PDP ACCUSE GOVERNOR BELLO MATAWALLE OF NEGLECTING ZAMFARA STATE FOR NIGER BOXING EVENT.

The Executive Governor of Zamfara state Dump Zamfara state people for Niger Boxing Events ahead the Current Insecurity challenges in the state – Zamfara state PDP cries out.

Zamfara State People Democratic party(PDP) yesterday at the state party Secretariat condemn Gov.Matawalle over neglecting Zamfara state fly out upon all the state insurgency attend Boxing Event which they called an act of devalue.

The High rated opposition party accused Governor Matawalle of leaving the residents of Zamfara at this though times to their fate and travel to Niger Republic to watch wrestling match.

Professor Kabiru Jabaka The vice-chairman of the State PDP, who addressing journalists noted that Zamfara state Residents has to be More valued than any other.

In his remarks While representing the state PDP party chairman Colonel Bala Mande (Rtd) at the party headquarter, confident that Zamfara state not benefited anything profited from matawalle Led have not initiated and completed a single capital project in the State since its inauguration.

The Peoples Democratic Party PDP Zamfara State has also call on the Executive Governor Bello Matawalle led administration to rise from its ‘slumber’ to outstand its constitutional and mandatory responsibility of protecting lifes and properties ensuring the welfare of the citizens.

Meanwhile The PDP also alleged that more than 50 persons has been killed in the last three days apart from the series of abductions that have taken place in the state which has totally downgrade the level of Happiness and joy of the Good people of Zamfara state on daily Basis Rampant adduction,unnecessarily killings of Innocent life and bloodshed take places in every nook and cranny in Zamfara state..

Finally Zamfara State PDP has assured the Good people of Zamfara state to be more vigilant be ready not violates but to be on alarm to speak out on any misappropriation or misconduct.

Media Adverts Corespondent Zamfara state.