GWAMNA MATAWALLE:YASHA ALWASHIN SA KAFAR WANDO GUDA DA DUK WANI MAI TA’ADDANCI A FADIN JIHAR ZAMFARA*

*Media Adverts*
*Media/News Company*

Security

*GWAMNA MATAWALLE:YASHA ALWASHIN SA KAFAR WANDO GUDA DA DUK WANI MAI TA’ADDANCI A FADIN JIHAR ZAMFARA*

*His Excellency Dr Bello Matawallen Maradun MON(Shattiman Sokoto)Jagoran jamiyar APC a jihar Zamfara*
*Yashedawa Alummar jihar zamfara jihar Yasha alwashin yaki da ta addanci kamar dai yanda yasa ba, zai kara maida hankali wajen kawi karshen ta addanci a fadin jihar zamfara dayardar Allah,mai Girma gwamna ya gargadi jami’an tsaro da su kara dagaewa wajen ganin ansamarda cikakken zaman lafiya jihar zamfara*

*Wannan yabiyo bayan wani zama da ya guda na da sojojin Najeriya a Babban birnin tarayya Abuja jami’an tsaro yankin jihar zamfara sunyi gagarumin shiri domin fuskantar barayi Da kuma bada kariya ga rayukan alumma da dukiyoyinsu*

*Mai Girma Gwamna Bayan jajantawa Alummar yakunan da yan bindiga dadi sukayiwa kisan gilla,Da Mutanen Da barayin suka sace Mai Girma gwamna ya umarci jami’an tsaro a jihar zamfara da sukadamar da sabon shiri Domin tarwatsa duk wani kunci ma buya ta barayin acikin dajunan na jihar Zamfara*

*Mai Girma Gwamnan jihar zamfara Ya Samar da cigaba daban daban a fanin ilimi,lafiya da tsaro a jihar domin talakawa su amfana cikin sauki matasa da tsofafi*

*Mai girma gwamna zai bada Kulawa wanjen samarda jagorori Masu aldalci kuma Mai kula Alumma,Matawalle yazama jagoranafarko da ya farfado da harkokin ilimi a jihar zamfara Yana bada kula sosai a fanin harkar Ilimi*

*Mai Girma Gwamna tabbas abun koyine kuma abun ayaba,muna godiya bisa irin namujin kokarin da kakeyi na ganin alummar jihar zamfara sun samu sukuni a kan matsalar tsaro da ta addabi alumma*

*Wannan matsalah ta rashin Tsaro A fadin jihar zamfara abune wanda yayita kawo cecekuce a bakunan alumma Domin Abun yazama kullun dare darana Barayin suna kai hare hare wurare daban Inda kodai su kashe,ko su sace wanda hakan yasa mai Girma gwamnan jihar Ya umarci Sojoji da Fatattaki duk wani barawo da za a kama Domin sun zama mutanen marassa tausayin Alumma*

*Muna rokon Allah yakara rikawa mai Girma Gwamna wajen tabbatar da tabbataccen zaman lafiya a jihar zamfara.*

*Media Adverts*
*Correspondent Zamfara state*

GWAMNONI GUDA BIYU:DA SUNKAYI ABUN AZO AGANI A JIHOHIN SU

*Media Adverts*
*Media/News Company Nigeria Ltd.*

*GWAMNONI GUDA BIYU:DA SUNKAYI ABUN AZO AGANI A JIHOHIN SU*

*A jihar Kano Gwamnoni Guda Biyu da suka hada da:Gwamnan jihar Borno da Takwaran sa Gwamnan jihar Zamfara*

*PROF•BABAGANA UMARA ZULUM(Gwamnan Jihar Borno) da Takwaransa*
*DR•BELLO MATAWALLEN MARADUN(Gwamnan jihar Zamfara)*

*Gwamnonin Sun Samu Tattauna muhimman bayanai Da suka shafi hadaka domin Taimakawa jahohin su Bisa wannan Matasalah ta rashin tsaro da ta addabi Yankin arewacin najeriya,Da kuma samarda sabin hanyoyin da Alumma zasu kara samun mafita da cigaba cikin lamuran su na yau da kullun.*

*His Excellency Dr Bello Matawallen Maradun MON(Shattiman Sokoto)Jagoran jamiyar APC a jihar Zamfara*
*Yashedawa Mai Girma Gwamnan jihar Borno Zulum cewa Matsalar tsaro a jihar ta zama tamkar wuta ce ake ta kara zuba mata man fetur a ciki kullun abun sai karuwa yakeyi da wannan nake neman Goyon bayan ka Domin Rakamun inga nakowa karshen wannan ta addanci a jihata*

*inda Mai Girma Gwamnan jihar Borna yake jajantawa Gwamna matawalle bisa wannan karan batta da da barayi keyi a cikin jihar kuma yabshi tabbacin zai iya kokarin sa domin ganin sunyi hadaka Don kawo karshen ta addanci a fadin arewacin najeriya ba ma zamfara kadai ba,Gwmma zulum yayi kaicho kuma yasha alwashin bada ruduna ta sojoji da kuma Duk wata Gudunmuwa da jami’an tsaro zasu bukata wurin tabbatar da sun samarda tabbataccen zama lafiya a yankin na arewa.ya kuma jajantawa Alummar yakunan da yan bindiga dadi sukayiwa kisan gilla a jihar.*

*A FANIN SAMARDA GINE GINE DA SAMARDA CIGABA FANNI DABAN DABAN:GWAMNONIN SUN ZARCE WARI*

*Ginin Makarantu,Assibitoci,Bayarda magani kyauta,Samarda Aikinyi ga matasa,Bayarda da taki kyuata ga manoma,kulada Ilimi a jihohin su Tabbas sun taka muhimmiyar rawa Wanda hakan ya taimakawa jihohin sosai wurin bunkasa tattalin arziki da cigaba a birni da karkara.*

*Da Wannan muke kira ga Daukacin alummar jihar zamfara da su dage da Addu a domin taimakawa Gwamnonin wajen neman mafita ga wannan matsalah ta rashin tsaro a yankin arewacin Najeriya.*

*Shamsu Lawal Media AdvertsCorrespondent Borno state*

Airplane must fly in zamfara -MatawalleYesterday the executive Governor of zamfara state.

MEDIA Adverts
Airplane must fly in zamfara -Matawalle

Yesterday the executive Governor of zamfara state.
Dr Governor Bello Matawalle
Barden kasar Hausa ,shatimman daular usmaniya
Paid a visit at the Zamfara state international airport site.

Matawalle noted that zamfara state airplane must fly,in a bid to extremely relock the negative expectation the opposition party APC has for zamfara state.

The Governor also make notice that zamfara state would surely be counted out of states in Nigeria with our Airlines,
Thus several years the state has been struggling but fortunately now clench it own airport.

The Good people Zamfara state has recommend the effort of the Governor as he always concentrate and focus on capital projects establishment that will boost and make the state more unique….

Saidu Samaila Nakowa
Media adverts Zamfara…