OYO STATE GOVERNOR:RECEIVED CHIEF OF ARMY STAFF, LT GEN.FARUK YAHAYA AT THE STATE GOVERNMENT HOUSE.

Media Adverts
Media/News Company Nigeria Ltd.

OYO STATE GOVERNOR:RECEIVED CHIEF OF ARMY STAFF, LT GEN.FARUK YAHAYA AT THE STATE GOVERNMENT HOUSE.

The Executive Governor of Oyo state Received the chief of army staff,Lt Gen.Faruk Yahaya and his entourage at the Oyo state Government House.

The Chief of army staff paid a courtesy visit to the oyo state Governor today, To Counter more peace accord and Relationship among the Nigeria army and the Good people of Oyo state.

Makinde Commiserate with him over the loss of top army officials including his predecessor,which was so sad and painful as Nigeria loss Very important and grateful Men who has contributed alot to ensure our county Nigeria Remain in peace and unity.

In Every sector,Gov.Makinde noted that Nigeria army has a very important role to play from securing life and properties and also to endorse Love and humanity among our people,and Also noted that he will continue to support the Nigeria Army in the state.

The Oyo state Governor also thanked the officers of the 2 Division, Nigeria army in ibadan,for their best Performances to ensure the Good people of Oyo state Are safe,and Also for their Collaboration with state Government to ensure a peaceful society..

Makinde declared that “His administration has made much progress in developing and repositioning the state in the last two years,As the state becomes a very peaceful state That everyone could like to live in,For the smooth and Security Support by the Nigeria Army.

He also welcome the Chief of army staff and his entourage for their Consideration and support for the state security channel performs more smooth and Normal.

Olayinka Ibadan.
Media Adverts
Correspondents Oyo state.

TSARO ZAI SAMU INGANTACCE A JIHAR ZAMFARA:INJI BABBAN MAI BAIDA SHAWARA GA GWAMNAN JIHAR ZAMFARA

*Media Adverts*
*Media/News Company Nigeria Ltd.*

*TSARO ZAI SAMU INGANTACCE A JIHAR ZAMFARA:INJI BABBAN MAI BAIDA SHAWARA GA GWAMNAN JIHAR ZAMFARA*

*HON•ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA (Sadaukin Mafara)Special Adviser Commodity Board,Ya ce Alamarin na ta addacin Kullun yana karuwa ne a yankuna kauyukan jihar zamfara,To amma cikin iyawar Allah,Gwamnatin Tarraya tayi shirin Hada karfi da karfe Domin yaki da Ta addanci a jihar zamfara*

*Babban mai Baida shawarar ya bayyana cewa,A matsayin mu na wakilan Alumma tabbas, muma bazamuyi kasa a gwiwa ba Domin ganin mun fitar da rayuwar Alummar mu daga fuskantar baraza da zama cikin dar dar,Zamuyi Fito na fito da yan ta adda kamar yanda mai Daraja Gwamnan jihar Zamfara DR BELLO MATAWALLEN MARADUN(Shattiman Sokoto) yayi masu kashedi akan su aje makaman su ko kuma A yake su*

*SHA’ANIN TSARO A JIHAR ZAMFARA TABBAS ZA A KAWO KARSHEN SA BAYAN DUBA IRIN SHIRIN DA ANKAYI NA YARKAR YAN TA ADDA*

*Mai Girma Gwamna ya nemi Goyon bayan gwamnoni da Goyon bayan Gwamnatin tarayya Domin ganin An fitar da alummar jihar zamfara daga cikin ukubar da yan bindiga suka saka jihar ciki,Kama daga: Samarda Kayan aiki irin su makaman yaki,Bindigu da harsashe da kuma motocin yaki Walki Domin shiga kwararo da kwarkwada inda za a yiwa barayin Dirar mikiya Don Wargazar da duk wata mafaka ta barayin da ke cikin dajukan jihar zamfara*

*Mai Naira ya Nuna dumuwarsa da Rashin kwanciyar hankalinsa bisa irin yanda yan ta addan ke ragargazar alummar karkara,yace Abun ba karamar barazana bace saboda babu wanda zaiji dadi ankashin Alumma,Da wannan yayi kira ga alumma Da su cigaba da Addu’a Allah yakara kawo muna dawamammen zaman lafiya a jihar mu ta zamfara.*

*Media Adverts Correspondent Zamfara state.*

GWAMNONI GUDA BIYU:DA SUNKAYI ABUN AZO AGANI A JIHOHIN SU

*Media Adverts*
*Media/News Company Nigeria Ltd.*

*GWAMNONI GUDA BIYU:DA SUNKAYI ABUN AZO AGANI A JIHOHIN SU*

*A jihar Kano Gwamnoni Guda Biyu da suka hada da:Gwamnan jihar Borno da Takwaran sa Gwamnan jihar Zamfara*

*PROF•BABAGANA UMARA ZULUM(Gwamnan Jihar Borno) da Takwaransa*
*DR•BELLO MATAWALLEN MARADUN(Gwamnan jihar Zamfara)*

*Gwamnonin Sun Samu Tattauna muhimman bayanai Da suka shafi hadaka domin Taimakawa jahohin su Bisa wannan Matasalah ta rashin tsaro da ta addabi Yankin arewacin najeriya,Da kuma samarda sabin hanyoyin da Alumma zasu kara samun mafita da cigaba cikin lamuran su na yau da kullun.*

*His Excellency Dr Bello Matawallen Maradun MON(Shattiman Sokoto)Jagoran jamiyar APC a jihar Zamfara*
*Yashedawa Mai Girma Gwamnan jihar Borno Zulum cewa Matsalar tsaro a jihar ta zama tamkar wuta ce ake ta kara zuba mata man fetur a ciki kullun abun sai karuwa yakeyi da wannan nake neman Goyon bayan ka Domin Rakamun inga nakowa karshen wannan ta addanci a jihata*

*inda Mai Girma Gwamnan jihar Borna yake jajantawa Gwamna matawalle bisa wannan karan batta da da barayi keyi a cikin jihar kuma yabshi tabbacin zai iya kokarin sa domin ganin sunyi hadaka Don kawo karshen ta addanci a fadin arewacin najeriya ba ma zamfara kadai ba,Gwmma zulum yayi kaicho kuma yasha alwashin bada ruduna ta sojoji da kuma Duk wata Gudunmuwa da jami’an tsaro zasu bukata wurin tabbatar da sun samarda tabbataccen zama lafiya a yankin na arewa.ya kuma jajantawa Alummar yakunan da yan bindiga dadi sukayiwa kisan gilla a jihar.*

*A FANIN SAMARDA GINE GINE DA SAMARDA CIGABA FANNI DABAN DABAN:GWAMNONIN SUN ZARCE WARI*

*Ginin Makarantu,Assibitoci,Bayarda magani kyauta,Samarda Aikinyi ga matasa,Bayarda da taki kyuata ga manoma,kulada Ilimi a jihohin su Tabbas sun taka muhimmiyar rawa Wanda hakan ya taimakawa jihohin sosai wurin bunkasa tattalin arziki da cigaba a birni da karkara.*

*Da Wannan muke kira ga Daukacin alummar jihar zamfara da su dage da Addu a domin taimakawa Gwamnonin wajen neman mafita ga wannan matsalah ta rashin tsaro a yankin arewacin Najeriya.*

*Shamsu Lawal Media AdvertsCorrespondent Borno state*