HON•ABUBAKAR MUHAMMAD BARMO(Dan Galadiman Mafara)**Sakataren din din a ofishin Mai Girma Gwamna*

*Media Adverts*
*Media/News Campany Ng Ltd.*

*HON•ABUBAKAR MUHAMMAD BARMO(Dan Galadiman Mafara)*
*Sakataren din din a ofishin Mai Girma Gwamna*

*MUNAFATA A SIYASA SAMARDA CIGABA DA TAIMAKON ALUMMA:INJI DAN GALADIMAN MAFARA*

*Wakilin Ma’aikatar yada labarai ta Media Adverts📡(Abdulrahman Umar jiya ya rahoto cewa,Hon Abubakar Muhd Dan galadiman mafara shahararen Dan siyasar nan ya bayyanacewa “Babbar manufarsa a siyasa itace samarda cigaba da kuma taimakon Alumma,Musamman a fagen ilimi da bada tallafin jari Domin Dogaro da kansu,Wannan bayani Abune wanda Idan alumma sukayi Dubi Zasu tabbata cewa tabbas,ba kanzon kurege ne ba ko karya Domin kuwa a fanin daban Daban*

*Cikin Binciken da wakilin media Adverts ya gudanar ya gano Dan Galadiman Mafara Ya ginawa Mutane masu bukatar muhallin Zama samada 50 a fadin jihar zamfara,Ya Tallafawa matasa sama da 50 a fanin ilimi,Ya taimakawq matasa sama da 50 A fanin basu jari domin suyi kasuwanci,Ya samarwa Mutane samada 67 Aikin Gwamanti Wadan da dashi suke kulada iyalen su da dawainiyar yan uwansu*

*Al’ummar Jahar zamfara suna alfahari salon irin taimakon Dan galadiman mafara a karkashin jagorancin Gwamnatin mai girma Gwamnan jihar zamfara DR BELLO MATAWALLEN MARADUN(Shattiman Sokoto) kama daga •Bada tallafi,•Bada kula wajen ganin matasa sun ilmanta,ilimin Boko ko na islamiya,•Wurin kokarin ganin ba a musgunawa alumma ba,hakazalika Jama’ar Garin mafara sune shakundun kuma shedu ga irin Fadi tashi da yakeyiwa alumma*

*Abubakar Muhammad Barmo tabbas baqaramin Alkhairi bane samun ka agarin Talata mafara,Yaro da babban zakaji yana ambaton alheri gameda Dan Galadiman Mafara,Yabada Gudunmuwa wajen gyaran Ilimi,Samarda jari ga matasa,samarda ingantattun Gine gine A ciki da wajen garin Domin Alumma su samu mazauni,Maluman Addini Tabbas yana basu kulawa da duk wani dan siyasa dake garin Da kuma baiwa alumma muhimmanci*

*Media Adverts Correspondent Zamfara state……..*

NA MAIDA HANKALINA WAJEN GANIN NA BAIWA MATASA TALLAFIN KARATU INJI DAN MAJALISA MAI WAKILTAR T/MAFARA TA AREWA*

*Media Adverts*
*Media/News Company Ng Ltd.*

*NA MAIDA HANKALINA WAJEN GANIN NA BAIWA MATASA TALLAFIN KARATU INJI DAN MAJALISA MAI WAKILTAR T/MAFARA TA AREWA*

*HON SHAMSUDEEN HASSAN BASKO(Dan Buran Talata Mafara)Dan majalisa mai wakiltar Talata Mafara A zauren Majalisa na Jihar Zamfara Rahoton Da Wakilin Ma’aikatar yada labarai ta Media Adverts*

*Dan Majalisan ya bayyana hakane a yayin tarbo babban kwamitin da Uwar jamiya Ta turo dasu a garin Domin Kaddamar da fa aikin yankar katin Zama ainihin dan jamiyar APC a jihar zamfara,Inda ya ke cewa “Na maida Hankalina wajen Ganin na baiwa matasa tallafin Karatu kyauta ,Tallafin kudin magani da samarda Aikin yi ga matasan yankin na talata Mafara ta arewa*

*Alummar garin Talata Mafara Sun bada shedar wannan tabbas gaskiyane Saboda A halin yanzu mutane da yawa suna nan suna karatu a makarantu daban daban a fadin Najeriya,Sakamakon Tallafin da suka samu daga dan majalisan,Wanda ya ware makudan kudade Domin baiwa wannan shiri na tallafin karatu Kyakyawar kulawa da goyon baya yanda matasa zasu Samu ilimi cikin sauki da Garahusa.*

*A wata Ganawa da Dan Majalisan ya bayyanacewa cewa “Shi matashi ne Domin haka Dole yayi kishin matasa” A fanin baiwa matasa kulawa,garin talata mafara tabbas sunyi dacen wakili ya taimaka sosai wajen rage Tallauci da yan zauna gari banza in da ya samar masu da aikin yi da kuma wayar da kan Alummar yankin Talata mafara ta arewa Domin su san halinda jiha takeci da kuma samarmasu mafita ta yanda zasu dogara da kansu da kuma tabbatar da an samu cigaba a tsakankanin matasan mu,man hajar zata bada dama ga talakawa su isarda korafe korafen su ga gwamnati domin Ayimasu gyar.*

*Ma’aikatar Media Adverts ta yada labarai📡tayi shirin Yada muhimman labarai ga alumma baki daya,Da kuma Wayar da kan Alumma Musamman a wannan lokaci da Alumma suke cikin halin neman agaji da tallafi mussamman daga wurin masu madafun iko.*

*Muna kira Ga jagorori da sukara jajircewa wajen ganin Sun taimaki alumma,matasa,maza da mata Domin hakan ne mafita Wurin ginuwar alumma akan turba ta gari da kuma samun rayuwa mai inganci*

*Media Adverts*
*Correspondent Zamfara state*

HON ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA MAFARA(Sadaukin Mafara)SPECIAL ADVISER COMMODITY BOARD**Tsohon kantoma talata mafara.*

Media Adverts
Media/News company Ng Ltd.

*HON ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA MAFARA(Sadaukin Mafara)SPECIAL ADVISER COMMODITY BOARD*
*Tsohon kantoma talata mafara.*

*A wajen wani muhimman taron da yayan jamiyar APC na garin Talata mafara suka Hada,Mai Naira Yasha alwashin Hada kan Jagororin jamiyar APC na garin talata Mafara,Domin Tabbatar da Nasarar Gwamna Bello Matawalle Ta tabbata a garin*

*Cikin Hikima da mutuntawa yayi jawabai muhimmai da jan Hankalin sauran jagororin akan a hada kai Domin yiwa Alumma aiki da gwamnatin matawalle*

*Awajen Taron tabbas yan Adawa Hankalin su ya tsahi ganin manyan jiga jigan garin sun hadu wuri Guda cikin Aminci.*

*Hon Abubakar Musa Mai Naira(S•A)*

*Hon Shamsudeen Hassan Basko(MHAZ)*

*Hon Aminu Yusuf Ardon Jangebe(MHAZ)*

*Hon Ibrahim Garba(SEC)*

*Hon Abubakar Muhd Barmo(P/SEC)*

*Hon Aliyu ES Mafara*

*Hon Shu’aibu Isah Mafara(P/COM)*

*Hon Mustapha Muhd Kimba*

*Dr shaaya Shehu mafara(Rector)*

*Hon Jamaludeen kabir*

*Hon Murtala Ishaka jangebe(DG)*

*Dr Tijjani Sulaiman*

*Alhaji Shafiu Buhari*

*Barau Makera*

*Hon Husaini Aliyu*

*Hajiya Amina lliyasu(S•A)*

*Hajiya Husse chairlady*

*Da sauran Masu fada aji na jamiyar*

*Sun hadu wuri Daya Domin tabbatar da nasarar mai Girma Gwamnan jihar Zamfara*
*DR BELLO MATAWALLE MARADUN(MON)Shattiman Sokoto,Jagoran jamiyar APC a jihar Zamfara*

*Wakilin media Adverts(Ibrahim Abdullahi bernat) ya Gabatar dacewa Mai Naira Yayi Kira ga dukkanin Jagororin garin talata mafara da su kara maida hankali wajen ganin nasarar wannan jamiya kuma, a bada kulawa ta musamman ga wannan sabon tsari na bada Sabon katin zama ainihin dan Jamiyar APC a jihar zamfara.*

*Saidu Samaila Nakowa*