DEPUTY GOVERNOR:VOWS TO SUPPORT SECURITY PERSONAL WITH ALL THEY NEED TO END INSURGENCY IN ZAMFARA STATE

*MEDIA ADVERTS*
*Media/News Company Nigeria Limited*

*(PRESS STATEMENT)*

*DEPUTY GOVERNOR:VOWS TO SUPPORT SECURITY PERSONAL WITH ALL THEY NEED TO END INSURGENCY IN ZAMFARA STATE*

*HIS EXCELLENY DEPUTY GOVERNOR ZAMFARA BARRISTER MAHADI ALIYU GUSAU Confide his utmost support for Security agencies in the state to end Insurgency in Zamfara*

*The Deputy in his remark noted that “yesterday the Broadcast made by the State Governor,I Doubt if the matawalle led administration Is Willing to Develop the Security Teams in Zamfara state as All other State are struggling to inject the best bridge of Effects Security challenge to end insecurity in their various State.*

*Mahadi Added that I as the deputy I am Highly Disturbed By the Unconditional Loss of lifes,properties and Peace in my dear state,I fear for All our people will be killed If care not taking,he called it an emergency task that needs emergency Consideration I so far call on to The executive Governor of Zamfara state To perhaps so that we can support Peace and farewellness in our dear state for The Good people of Zamfara state will all benefits and enjoy from Government.*

*He also promised all Zamfara state people ,insecurity would come an end that matawalle led administration we. Surely Provided all responsible working partners and Security officers in the state that will secure and Circulate the state Security challenges*

*The Deputy Governor Also noted that we will also in Contribute a lot for stability of all various criterias In the state:Education,Security,Youth Empowerment,Employment Skills acquisitions,Our only option for zamfara state is to keep on praying and be law Abiders..*

*He finally call on All members of The people Democratic party(PDP)we will ensure our party remain the best and most encouraging party in the state and we will continue to support youths as they are very influential and assured that many more projects are coming up to support the state Economy*

*He pray for more peace,in Zamfara state to continue as we are most peaceful and Respectful People,long live my state Long live the Good people of Zamfara state*

*Media adverts correspondent zamfara state.*

ZA A KAWO KARSHEN TA ADDANCI A JIHAR ZAMFARA:INJI BABBAN MAI BAIWA GWAMNA SHAWARA

*MEDIA ADVERTS*
*Media/News Company Nigeria Ltd.*

*ZA A KAWO KARSHEN TA ADDANCI A JIHAR ZAMFARA:INJI BABBAN MAI BAIWA GWAMNA SHAWARA*

*HON•ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA (Sadaukin Mafara)Special Adviser Commodity Board Ya ayyana cewa Cikin Sabon tsarin Gwamnan jihar zamfara Ne Na yaki da ta addanci A fadin jihar Zamafara yasa ake sauye sauye dakuma maida Wasu Domin Ayi hadaka Mai karfin gaske Domin kawo karshen yan ta adda a jihar,Alamarin na ta addacin Kullun yana karuwa ne a yankuna kauyukan jihar zamfara.*

*Babban mai Baida shawarar ya bayyana cewa,Tabbas mu na wakilan Alumma da sauran wadanda Gwamna ya aminta da maidasu Wureren aikin su dukka domin Taimakawa jihar, bazamuyi kasa a gwiwa ba Domin ganin mun fitar da rayuwar Alummar mu daga fuskantar baraza da zama cikin dar dar,Zamuyi Fito na fito da yan ta adda kamar yanda mai Daraja Gwamnan jihar Zamfara DR BELLO MATAWALLEN MARADUN(Shattiman Sokoto) yayi masu kashedi akan su aje makaman su ko kuma A yake su*

*SHA’ANIN TSARO A JIHAR ZAMFARA TABBAS ZA A KAWO KARSHEN SA BAYAN DUBA IRIN SHIRIN DA ANKAYI NA YARKAR YAN TA ADDA*

*Mai Girma Gwamna ya nemi Goyon bayan gwamnoni da Goyon bayan Gwamnatin tarayya Domin ganin An fitar da alummar jihar zamfara daga cikin ukubar da yan bindiga suka saka jihar ciki,Kama daga: Samarda Kayan aiki irin su makaman yaki,Bindigu da harsashe da kuma motocin yaki Walki Domin shiga kwararo da kwarkwada inda za a yiwa barayin Dirar mikiya Don Wargazar da duk wata mafaka ta barayin da ke cikin dajukan jihar zamfara*

*Mai Naira ya Nuna dumuwarsa da Rashin kwanciyar hankalinsa bisa irin yanda yan ta addan ke ragargazar alummar karkara,yace Abun ba karamar barazana bace saboda babu wanda zaiji dadi ankashin Alumma,Da wannan yayi kira ga alumma Da su cigaba da Addu’a Allah yakara kawo muna dawamammen zaman lafiya a jihar mu ta zamfara.*

*Mai Naira ya Kara jinjinawa mai Girma Gwamnan jihar Zamfara saboda irin kokarin da yakeyi wurin ganin an magance matsalar tsaro*

*Media Adverts Correspondent Zamfara state.*

DR•TIJJANI SULAIMAN:YA TAYA SABIN SPECIAL ADVISERS DA GWAMNAN ZAMFARA YA AMINTA DA SAKE MAIDASU

*MEDIA ADVERTS*
*Media/News Campany Nigeria Limited.*

*DR TIJJANI SULAIMAN:YA TAYA SABIN SPECIAL ADVISERS DA GWAMNAN ZAMFARA YA AMINTA DA SAKE MAIDASU*

*Shugaban Shaharar kungiyar nan ta MAI NAIRA FOUNDATION (DR SULAIMAN TIJJANI) ya taya dukkanin Special Adviser Da Mai Girma Gwamnan Zamfara ya aminta dasake maidasu yace “Gwamnan zamfara ya duba chanchanta wanda hakan ne yasa Yasake maida su*

*Wakilin Ma’aikatar yada labarai ta Media Adverts📡(Ibrahim Abdullahi Bernat)ya rahoto cewa Shugaban kungiyar*
*DR• TIJJANI SULAIMAN ya Ambaci Hajiya Amina Iliyasu A matsayin mace Mai Halin kirki da kuma kwarewa a wajen siyasa da taimakon Alumma da wannan yake tayata Murna tareda nuna jindadinsa bisa wannan sabon alamari*

*Ya kara dacewa HON ABUBAKAR MUSA MAI NAIRA(Sadaukin Mafara)Mai Baiwa Mai Girma Gwamnan jihar zamfara shawara Ya taya ta murna tareda yimata fatan Alheri,Yace tabbas Amina iliyasu a jihar Zamfara tana kokari sosai jihar zamfara zata kara samun cigaba bisa samun*

*Dukkanin wadanda An ka maida tabbas Alkhairin su ya zagaya ko ina a fadin jihar zamfara Domin kuwa su mutane ne masu Nagarta kuma Amintacci saboda irin kokarin da sukeyi wajen kare hakkin alumma da taimakon marassa karfi,Zasu so a jerin mutane na farko masu bada Gudunmuwa da tallafi ga alumma wajen gyaran Ilimi,Samarda jari ga matasa,da duk wani dan siyasa dake jihar yasan dacewa sabin S•A masoyan alumma ne kuma maaoyan Mai Girma Gwamna ne*

*Daga karshe Shugaban kungiyar ta mai Naira foundation ya taya dukkanin su murna yareda yimasu addua Allah yashige masu gaba kuma yakara dafamasu wajen gudanar da ayyukan su ya kuna jinjinawa mai Girma Gwmamnan jihar zamfara da SSG zamfara state*

*Media Adverts Correspondent Zamfara State.*